Rahotanni AMBALIYAR MAIDUGURI: Ɗangote, Ɗantata, Indimi sun bada biliyoyi, yayin da gwamnatin Barno ta samu gudunmawar sama da naira biliyan 12 ‘lakadan, ba ajalan’ ba by Ashafa Murnai September 20, 2024
Rahotanni Gwamna Abba ya rage matsayin jami’ar ilimi ta Sa’adatu Rimi zuwa Kwalejin Ilimi September 19, 2024
Rahotanni Najeriya za ta haɗa gwiwa da Amurka wajen inganta ‘yancin ‘yan jarida da yaƙi da baza labaran bogi September 19, 2024
Rahotanni BAYAN AMBALIYAR RUWA: Ana ci gaba da yi wa mutanen Maiduguri ambaliyar tallafin kuɗaɗe da kayan abinci by Ashafa Murnai September 16, 2024 zero Kungiyoyi daban-daban su na ci gaba da tara kuɗaɗe har a shafukan zumunta na WhatsApp da Facebook domin su aika... Read more
Rahotanni Tawagar Majalisar Ɗinkin Duniya ta ziyarci Maiduguri, ta yi alƙawarin bayar da tallafi ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa by Aisha Yusufu September 15, 2024 zero Jihohin da ke fama da tashe-tashen hankula, baya ga Borno, da suka haɗa da Bauchi, Bayelsa, Enugu, Jigawa, Kano Read more
Rahotanni SHIRIN CUSA ƊA’A A ZUKATA: Gwamnatin Tarayya ta kusa ƙaddamar da Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa, inji Minista by Ashafa Murnai September 15, 2024 zero A wata sanarwa da Rabiu Ibrahim, Mataimaki na Musamman ga Ministan kan Harkokin Yaɗa Labarai, ya raba wa manema labarai,... Read more
Rahotanni RAHOTON MUSAMMAN: Yadda Gwamnati ta yi sakacin ƙyale Halilu Sububu ya kafa daular haƙar ma’adinai a Bagega, yankin da gubar ma’adinai ta kashe yara 400 cikin 2012 by Ashafa Murnai September 14, 2024 zero Hadiza a lokacin ta ce an tsaftace gidaje 300, wato kashi 75% bisa 100% na gidajen, za a iya komawa... Read more
Rahotanni AMBALIYAR MAIDUGURI: Mutum 37 suka halaka, fiye da 414,000 ambaliya ta raba da gidajen su – UN by Ashafa Murnai September 13, 2024 zero Babbar Jami'ar Yaɗa Labarai ta Ɓangaren Jinƙai a Majalisar Ɗinkin Duniya da ke Abuja, An Weru ce ta tabbatar da... Read more
Rahotanni Gwamnatin Tarayya ta jaddada cewa za a shawo kan mummunar ambaliyar Maiduguri by Ashafa Murnai September 11, 2024 zero A cikin wata takarda ga manema labarai da ya sa wa hannu a ranar Talata, Ministan Yaɗa Labarai da Wayar... Read more
Rahotanni AMBALIYAR MAIDUGURI: Tinubu ya jajenta wa al’ummar Barno, ya yi masu alƙawarin tallafin gaggawa by Ashafa Murnai September 10, 2024 zero Wannan shi ne ambaliya mafi muni tsawon shekaru 30 kenan, tun bayan wadda ta shafe kusan rabin garin cikin daminar... Read more
Rahotanni Jami’an SSS sun afka ofishin SERAP, sa’o’i bayan kama Shugaban NLC na Ƙasa by Ashafa Murnai September 9, 2024 zero Babu hukumar tsaron da ta fito ta ce ita ce ta tura jami'an ta ofishin SERAP ɗin tsakanin 'yan sanda... Read more
Rahotanni Jami’an SSS sun kama Ajaero, Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago by Ashafa Murnai September 9, 2024 zero Wynne ya kama hayar wuri a Ginin Hedikwatar Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC), a Abuja ga kantin sayar da littattafai Read more
Rahotanni Majalisar Kano ta amince ta ƙarin Naira biliyan 99 kan kasafin 2024 by Ashafa Murnai September 6, 2024 zero A ranar 20 Ga Agusta ne Gwamna Abba Kabir-Yusuf ya aika wa Majalisar Dokokin Kano ƙarin kasafin 2024 na Naira... Read more