Harkokin Kasuwanci/Noma SATAR NAIRA BILIYAN 1.2: ICPC ta gurfanar da jami’in Hukumar Wutar Lantarkin Yankunan Karkara, kotu ta ce a kamo sauran by Ashafa Murnai June 9, 2024
Harkokin Kasuwanci/Noma Za a bi dukkan ƙa’ida a tuhumar almundahanar kuɗi da ake yi wa kamfanin Binance, inji Gwamnatin Tarayya June 8, 2024
Harkokin Kasuwanci/Noma NOMA TUSHEN ARZIKI: Gwamna Yusuf ya yaba wa Tinubu kan gudummawar takin zamani lodin mota 70 da ya ba manoman Kano June 7, 2024
Harkokin Kasuwanci/Noma SHIRIN INGANTA RAYUWAR AL’UMMA: Gwamnan Jigawa ya yi alƙawarin rage talauci da kashi 10 cikin 100 zuwa ƙarshen shekara June 7, 2024
Harkokin Kasuwanci/Noma GUGUWAR SABON YAJIN AIKI: Ƙungiyar Ƙwadago ta ce ba za ta amince Gwamnati ta ƙara ‘yan dubunnai kan Naira 60,000 da ta yi ba by Ashafa Murnai June 5, 2024 Shugaban Ƙungiyar TUC, Festus Osifo ne ya bayyana haka, ranar Litinin cikin wata tattaunawar da aka yi da shi a... Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma Kotu ta ƙwace Dala miliyan 4.7 da filaye birjik a hannun Emefiele by Ashafa Murnai May 26, 2024 Daga nan Mai Shari'a Bogoro ya umarci EFCC ta buga sanarwar ƙwace kuɗaɗen a jaridun da ake bugawa a kowace... Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma RANGADIN DUBA NOMAN SHINKAFA A JIGAWA: Muna sa ran samun tan miliyan 1.6 na shinkafa cikin wannan shekarar – Gwamna Namadi by Ashafa Murnai May 23, 2024 "Idan har Jigawa za ta iya noma kashi 27 na yawan shinkafar da ake buƙata a ƙasar nan, to kenan... Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma Gwamnatin Kaduna tare da hukamar gwamnatin Tarayya za su tallafa wa manoman citta da suka tafka hasara a kakan bara by Aisha Yusufu May 22, 2024 Wakilin KADA David Jonathan ya ce wannan shiri da gwamnati ta yi zai taimaka wajen inganta noman citta da rayuwar... Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma ƘAƘUDUBA: ‘Yadda Emefiele ya buga sabbin kuɗi Naira miliyan 684 kan farashin Naira biliyan 19 by Ashafa Murnai May 17, 2024 Sai dai kuma Emefiele ya ce shi bai aikata laifi ba, yayin da Mai Shari'a Maryann Anenih ta karanto masa... Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma Gwamnatin Tarayya ta dakatar da fara cirar harajin tsaron intanet na kashi 0.5 daga masu tiransifa ɗin kuɗaɗe a asusun banki by Ashafa Murnai May 16, 2024 An dakatar da fara cirar kuɗaɗen harajin ne bayan jama'a da dama da ƙungiyoyi ciki har da SERAP, sun maka... Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma SHIRIN NOMA NA ACReSAL: Bankin Duniya ya bai wa ma manoma ramcen Naira miliyan 370 a Jigawa by Ashafa Murnai May 15, 2024 Bankin Duniya (World Bank), ya bai wa manoma lamunin Naira miliyan 370 a yankunan karkara 10 a faɗin Jihar Jigawa. Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma Gwamnatin Tinubu ta fara watandar rijiyoyin ɗanyen man fetur by Ashafa Murnai May 15, 2024 Ya ce akwai rijiyoyi 12 da za a bijiro da su a sassa daban-daban, kama daga kan tudu har zuwa... Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma KWAN-GABA-KWAN-BAYA: Naira ta yi tsallen-baɗake, ta karye a kasuwar ‘yan canji by Ashafa Murnai May 15, 2024 Farashin ranar Talata ya nuna cewa Dala ta ƙara daraja da Naira 42.29, ita kuwa Naira, darajar ta ce ta... Read more
Harkokin Kasuwanci/Noma HARAJIN TSARON INTANET: Kwamitin Majalisar Dattawa ya ce Harajin kashi 0.5 na ‘Cybersecurity Levy’ ba shi da illa ga ‘yan Najeriya by Ashafa Murnai May 12, 2024 Tuni dai 'yan Najeriya da dama ke ci gaba da nuna rashin amincewa da sabon tsarin, wanda zai fara aiki... Read more